Kannewood News

Allahu Akbar rayuwa bayan mutuwa halinka shine jarinka Kalli videon wannan shine kalamansu na karshe kafin rasuwarsa Allah jikan musulmin duniya baki daya.

Kaja rubutan zuwa kasa ka kalli videon Allah jikansu.

 

Yana da kyau kowa ya sani cewa mutuwa da kuma rayuwa duka suna hannun Allah shine mai kashewa haka kuma shine mai rayawa dan haka mutane ku fahimci cewa dukkanin wanda yake doran duniya babu shakka wata rana sai ya zama gawa wan nan maganar hakan take babu mai ko kwanto acikinta Allah Ubangiji kasa mudace ameen.

Kamal aboki,Fadila Muhammad, Abdulwahab awarwasa sun tafi shikenan babu maganar dawowa muna kara rokon Allah dare da rana kasa mutuwa ta Ana hutu gurin dukkan Musulmi baki daya idan tamu tazo Allah ka bamu ikon cikawa da imani.

Anyi hasashe adukkan yan siya san Nigeria Dr Rabiu Musa Kwankwanso shine dan siyan san da yafi kowanne dan siyasa mabiya wato ma goya baya adukkan sassan fadin Nigeria.

Wanda ayanzu shine dan takarar shugaban kasa kar kashin jam iyyar NNPP Mai Akamar Kayan mar Mari jam iyya mai farin jini da babu kamar ta ahalin yanzu.

Daga dukkanin hasashe mutane na ganin kamar Dr Rabiu Musa Kwankwanso zai iya kaiwa gaci badan komai ba sai dan ganin irin farin jinin da jam iyyar tayi lokaci daya ta zagaye dukkan sassan Nigeria.

Ahalin yanzu mawaka nata yo sababbin wakokin su domin nuna goyan baya ga Dr Rabiu Musa Kwankwanso wanda akewa lakabi da madugu katafila sarkin aiki.

Yan Nigeria ahalin yanzu suna ta yiwa wan nan sabuwar jam iyyar fatan alkairi tare da addu,ar nai man nasara azaben 2023 Mai zuwa insha allahu.

Allah ubangiji ya bawa mai rabo sa,a

Fatan alkairi.

arewanahiya.com

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button