INNALILLAHI WA’INNA ILAHI RAJI’UN Limaman Masallacin Annabi dake Madina Sheikh Muhammad Al-Qari rasuwa Ya Rasu

INNALILLAHI WA’INNA ILAHI RAJI’UN!
Daya Daga Cikin Limaman Masallacin Annabi dake Madina Sheikh Muhammad Al-Qari rasuwa. Ya Rasu
Allah Madaukakin Sarki ya yi wa daya daga cikin Limaman Masallacin Manzon Allah da ke jan Sallar Taraweeh Sheikh Muhammad Al-Qari rasuwa.
Allah cikin ikonsa ya dauki rayuwar babban limamin masallacin Manzon Allah dake Madina rasuwa muna kara rokon Allah Ubangiji ya kai haske barinsa ameen summa ameen tabbas addini Muslunci yayi rashi Allah yasa mutuwa hutuce ga dukkan Musulmin Duniya baki daya.
Za a yi jana’izar sa zuwa an jima insha Allah domin ka’ida dakin kwanciyar sa na gaskiya duniya kenan yau kana nan gobe kuma sai labari Allah jikansa da gafara.
Allah ya jikan sa da rahama ya kyautata namu karshe kasamu cikin masu dace muci albarkacin annabi Muhammadu shugaban duniya da lahira baki daya.
Katsina State Executive Council says we will send 40 children to Egypt to study medicine
Departure from Gamilo Dabawa, Katsina
The Katsina State Executive Council, headed by Governor Malam Dikko Radha, has approved sending one child from each of the 34 local governments to study medicine in Egypt.
This was stated by Katsina State Governor of Tertiary Education, Professor Abdul Hamid Ahmed Machika, shortly after the conclusion of the Cabinet meeting held on Thursday.
Professor Abdul Hamid Ahmed added that as part of the efforts of the Malam Dikko Radha administration to develop the health sector, gifted children will be deployed and one child will be provided in each local government, including small and large local governments in Katsina and Daura, and Funtua will provide more. One is because of its population. Children graduating from public secondary schools (state or federal) must study at Nahda University.
Daga S-bin Abdallah Sokoto
arewanahiya.com