Labarai

WATA MATA TA RASU WAJEN TAFSIR AZARIYA.

YAHAYYU YA KAYYUM BAIWA DAGA ALLAH.

Wata Mata Ta Rasu A Wurin Tafsiri Cikin Birnin Garin Zariya Allah Ubangiji yasa ta huta ameen summa ameen.

“Yanzu haka muke Samun Labarin Rasuwan Wannan Baiwar Allah, Wanda Allah ya karbi rayuwanta a lokacin Ana gudanar da Tafsirin al’kur’ani Mai Girma

a cikin kwalejin Alhuda-huda dake zariya jahar Kaduna.muna rokon yan uwa da abokan arziki adu,ar allah yasa ta huta. 

“An tabbatar mana cewa, matar ta Rasu da azumi a bakinta”wan nan itace wata baiwa daga allah wanda ba kowa yake samunta ba.

“In Allah ya yarda za’a gudanar da Sallar janaizanta a yau laraba, da misalin karfe 2:00 na rana, A kofar Doka zariya. Allah ya gafarta mata.”

#ALFIJIR_HAUSA

arewanahiya

Farin cikinmu shine ganin farin ciki saman fuskarku muna alfahari duku masoya.

Related Articles

Leave a Reply

Back to top button